iqna

IQNA

Musulman Rohingya
Tehran (IQNA) Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina Wajid, ta soki yadda duniya ke nuna halin ko in kula ga Musulman Rohingya a gefen taron Majalisar Dinkin Duniya a birnin New York.
Lambar Labari: 3487908    Ranar Watsawa : 2022/09/25

Tehran (IQNA) Ma'aikatar harkokin cikin gida ta Indiya, ta hanyar buga wata sanarwa, ta musanta wanzuwar wani shiri na sasanta 'yan kabilar Rohingya musulmi masu neman mafaka a birnin New Delhi.
Lambar Labari: 3487711    Ranar Watsawa : 2022/08/19

Tehran (IQNA) Dubban 'yan kabilar Rohingya masu neman mafaka na fuskantar matsalar hana su samun ilimi sakamakon rufe makarantu a yankin Cox's Bazar da gwamnatin Bangladesh ta yi.
Lambar Labari: 3486711    Ranar Watsawa : 2021/12/21